A KARON FARKO AN SAMU MAHADDATAN AL-KUR’ANI A JIHAR ENUGU…
Daga Hassan R Jibrin Kimanin 'yan Mata dari da biyar (105) ne suka haddatace Al'kur'ani Mai tsarki a jihar Enugu dake Kudu maso gabashin Najeriya. Wannan samun cigaban da addinin musulinci keyi a sassan Kasar ba abun mamaki bane duba da jajircewar iyaye da malamai wajen yada addini musulunci a cikin al'uma. Duk da cewar wasu nayiwa addinin na musulunci mummunar...
Who is Rabiu Suleiman Bichi ?
Amb. Shehu Mustapha. Engr. Dr. Rabiu Suleiman Bichi is a distinguished alumnus of Ahmadu Bello University, Zaria, and a professional of many facets: a trained engineer, quantity surveyor, bureaucrat, technocrat, agriculturalist, industrialist, administrator, and a scholar well-versed in Islamic knowledge. Since the inception of the Fourth Republic in 1999, he has held a series of key political and administrative positions,...
Atiku Abubakar ya Sanya hanu kan kwangilar dala miliyan 1.2
Yakubu Uba Muhammad. Tsohon mataimakin shugaban ƙasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya rattaba hannu kan wata muhimmiyar kwangila ta kimanin dala miliyan 1.2 da wani kamfanin gyaran alaƙa a ƙasar United States, a wani yunkuri na ƙarfafa matsayinsa a siyasar duniya. Rahotanni sun nuna cewa wannan mataki na zuwa ne a daidai lokacin da ɗan siyasar ke shirin sake tsayawa takarar shugaban...
INEC ta amince da Devid Mark a matsayin shugaban ADC
Daga Hassan R Jibril. Kamar yadda gidan talabin na Channels ya labarto, Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta lashe aman da tayi. Kwanakin baya ne, hukumar bisa 'dogaro' da wani umarnin Kotu mai sarkakiyar fassara ta rushe shugabancin ADC karkashin jagorancin Sanata David Mark. Wannan mataki ya janyo ce-ce-ku-ce a ciki da wajen Najeriya, inda ake ganin jam'iyya mai...
BREAKING: Speaker from Northern Nigeria Passes Away in Egypt
SANI DUTSINMA. The Speaker of the Kebbi State House of Assembly, Muhammad Usman Zuru, has died in an Egyptian hospital where he was undergoing medical treatment. Sources close to the family said he passed away on Monday night. The late speaker, who represented Zuru constituency, had been managing his health for some time and was a prominent figure in Kebbi...
TSUGUNNE BATA KARE BA: Tsofin Jami’an ‘Yan-Sanda Na Shirin Shiga Zanga-Zanga
Daga Hassan R Jibril Rahotanni na nunin yiyuwar tsoffin jami'an 'yan-sanda, na shirin gudanar da wata zanga-zangar zaman lafiya a ranar 20 ga wannan wata. Wadanda su ka tsara zanga-zangar, suna son tunawa Gwamnati cewa har yanzu basu gani a kwaryar su ba, dangane da bukatun da suka taba mikawa domin inganta rayuwar su, bayan sadaukar da kuriciyar su ga...
DEFECTION SALVO HITS JIGAWA As PDP, NNPP And APC Joins ADC
By Hassan R Jibril. As 2027 grows momentum the wave of political defection train now reach Jigawa state. An erstwhile Chairman on the Petroleum Committee at the National Assembly,who represented Jigawa South-East Senatorial District, Senator Sabo Muhammed Nagudu, along with his teeming supporters. Some of the PDP remnants and their NNPP counterparts. Despite the internal wranglings of leadership tussle, ADC continues to maintains...
GOVERNOR REAFFIRMS PARTY’S UNITY, DOMINANCE …
SANI DUTSINMA Kebbi State Governor Dr. Nasir Idris, has reaffirmed that, the All Progressives Congress (APC) remains the party of choice for the people of the State and has come to stay as the ruling party in the state.He made this known while addressing journalists shortly after the APC stakeholders’ meeting held at the Presidential Banquet Hall, Birnin Kebbi,...
Jam’iyyar APC tace kowa ya nemi takara a mazabar sa
Hassan Turaki. Jam'iyyar APC ta dakatar da yunkurin bawa 'yan majalissar wakilai da sanatoci tikitin kai tsaye domin takara ba tare da neman amincewar yayan Jam'iyyar ba. Jam'iyyar tace dole Sanata ko dan majalisa ya koma mazabar sa domin neman yaddar su kafin zama Dan takara a zaben 2027 dake karatowa. Wannan na zuwa ne a dai-dai lokacin da jam'iyyar APC ke...
Broadcasters demand apology from Wike, threaten boycott
Hassan Turaki. The Independent Broadcasters Association of Nigeria (IBAN) has called on the Minister of the Federal Capital Territory, Nyesom Wike, to retract a controversial remark and issue a public apology, warning of a possible boycott of his media engagements. The demand follows Wike’s comment during a media parley on April 3, where he reacted to remarks by journalist Seun Okinbaloye...













