Farfesa Pantami ya zama dan takaran gwamna

0

Hassan R Jibrin. Bayan sauya shekar tsohon Ministan Tattalin Arziki na Zamani, daga jam'iyyar APC zuwa PDP, Farfesa Ali Isah Pantami ya samu damar takarar gwamnan jihar Gombe a karkashin jam'iyyar PDP.Tsohon Ministan, ya shiga zawarcin kujerar gwamna a AP, hakansa bai cimma ruwa ba biyo bayan zargin magudi da nuna goyon bayan wani dan-takarar daga bangaren gwamnatin jihar...

Ana cigaba da tattara sakamakon zaben fidda gwani na jam’iyyar ADC a jihar jigawa

0

Hassan Turaki. Kamar yadda jadawalin zaben fidda gwani na jam'iyyar ADC ya tabbatar, jam'iyyar ta gudanar da zababbukan ta na fidda gwani a kowacce karamar hukumar jihar Jigawa kamar yadda ta kasance a sauran jihohin Nigeria. Kujerun da aka gudanar da zababbukan sun hadar da Kujerar takaran Shugaban Kasa inda jam'iyyar take da yan takara Uku. Yan takaran sun hada da: Atiku...

JIGAWA: POLICE ASSURES ADEQUATE SECURITY DURING EID-EL-KABIR CELEBRATION

0

Hassan Turaki. According to SP Lawan Shiisu Adam, ANIPR, Police Public Relations Officer, Jigawa State Police Command; The Commissioner of Police, Jigawa State Command, CP Haruna A. Yahaya, psc, mnips, on behalf of officers and men of the Command, felicitates with the good people of Jigawa State and the Muslim Ummah on the occasion of this year’s Eid-el-Kabir (Sallah) celebration. In line...

Zaben 2027: Kotu ta yanke hukunci kan takarar Jonathan…

0

Daga Hassan R Jibrin. Babbar Kotun Tarayya dake zaman ta a Abuja wanda Mai Shariya Peter Lifu ke shugabanta, tayi watsi da wata kara dake gaban ta kan bukatar hana tsohon Shugaban Kasa Goodluck Ebele Jonathan, dawowa fagen siyasar Najeriya. Wani lauya mai suna Jideobi ne ya shigar da bukatar a gaban kotun. Mai Shariya Peter Lifu a hukuncin sa, ya...

KWARA: Bandits Attack Police station, Emirs Palace…

0

ALI MUHAMMAD RABIU The Kwara state police command has confirmed the abduction of ten persons, attack on police station and Palace by suspected bandits in Yashikira, Baruten Local Government Area. In a statement the command Public Relations Officer Adetoun Ejinre -Adeyemi says the armed criminals, in a coordinated and desperate assault simultaneously attacked the Yashikira Police Divisional Headquarters and the Palace...

UN Alarm: Tinubu Has Turned Nigeria into Hunger Hotspot, Says Waziri…

0

Sunusi Yakubu. President Atiku Abubakar has described the latest warning by the United Nations that nearly 35 million Nigerians could face acute hunger between June and August 2026 as a devastating global verdict on the Tinubu administration, declaring that no government with a conscience can preside over such mass suffering and still speak the language of progress.“That is tens of...

Shugaban Kwamatin Shura Ya Shawarci Musulmai Kan Azumin Tsayuwar Arfa

0

Daga Hassan R Jibrin. Babban limamin Gano dake Karamar Hukumar Dawakin-Kudu a jihar Kano, Sheik Umar Yusuf Gidan Digawa, kuma Shugaban Kwamatin Shura, a sakon da ya wallafa ta kafar sada zumunta ga dokacin musulmai, ya shawarci musulmai da yin azumin ranar Arfa. Shehun malamin ya kwatanta falalar dake cikin ibadar baya ga gafarar Allah ga masu yi da kuma...

Hukumar Kula Da Kwalejojin Ilmi Ta Kasa Ta Amince Da Bayar Da Shaidar Digiri

0

Daga Hassan R Jibrin Hukuma mai kula da kwalejojin ilmi ta kasa, ta amincewa Kwalejojin Ilmi da su fara shirye-shiryen bayar da shaidar karatun digiri kai tsaye ba tare da hadin gwuiwa da wata Jami'a ba. Shugabar Hukumar, Dr Angela Ajala ta sanar da hakan,biyo bayan aiwatar da sabbin tsare-tsaren inganta Makaratun Kwalejojin Ilmi.A kwanakin baya ne, Dr Ajala ta ankarar...

KANO 2027: NDC Ta Yi Babban Kamu …

0

Daga Hassan R Jibrin Shugaban Ma'aikatan Ofishin Shugabanin Jam'iyyar APC na Kasa, Honarabul Mustapha Bala Dawaki, ya fice daga jam'iyyar APC zuwa NDC. Ficewar ta sa ta biyo bayan nuna rashin gamsuwa da rawar da gwamnatin jiha ta taka wajen zaben fidda gwani da kuma rashin baiwa tsofaffin 'ya'yan jam'iyyar APC damar taka rawar nema mata nasara a zaben 2027. Wasu...

KANO: NDC Ta Yi Babban Kamu…

0

Daga Hassan R Jibrin Shugaban Ma'aikatan Ofishin Shugabanin Jam'iyyar APC na Kasa, Honarabul Mustapha Bala Dawaki, ya fice daga jam'iyyar APC zuwa NDC. Ficewar ta sa ta biyo bayan nuna rashin gamsuwa da rawar da gwamnatin jiha ta taka wajen zaben fidda gwani da kuma rashin baiwa tsofaffin 'ya'yan jam'iyyar APC damar taka rawar nema mata nasara a zaben 2027. Wasu...