News
WATA SABUWA: Majalissa ta gayyaci mai Berekete family …

Hassan Turaki.
Majalisar Dattawan Najeriya Ta Gayyaci Ahmad Isa Mai Berekety Family Da Ya Bayyana A Gaban ta Ranar 27 ga watan Fabarairu 2025 Domin Amsa Wasu Tambayoyi dangane da yadda yake gudanar da ayyukan Shi a Brekete Family
Majalisar ta gargadi Ahmad isa kan cewa matukar bai amsa gayyatar su ba, zai kara zama mai laifi, haka zalika su har yanzu basu san da wani gidan redion human rights ba, inji shugaban majalissar dattijai Godwil Akpabio.
Assalamu Alaikum, Ina son in yi aiki da wannan jaridar ta Hausa domin in ba da tawa gudumuwa a matsayi na marubucin wannan harshe. Ina fatan za a bani dama, nagode. 0703030399110 08155092812 Kaduna
Baka da matsala in sha ALLAH, za ka iya tuntubar Shugaban kamfanin Hassan Turaki a lambar sa 08062523454 ta WhatsApp ko sms ko kira in sha ALLAH