ADAMAWA: Yan sanda sun gano shanun da aka sace …

Ibrahim A makama.

Yan sandan jahar Adamawa ta gano wasu shanu da aka sacesu.

A yanzu haka Rundunan tana rike da shanun domin gudanar da bincike, Kuma da zaran an kammala bincike za a mikasu ga masu shi yadda ya kamata.

Kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa CP Dankwambo Morris ya kirayi Al umma musamman wadanda shanunsu suka bata ko aka sace, da sukai rahoto a ofishin Yan sanda dake ofishin Numan da cikekken shaidar mallakar shanun domin karba.


Comments

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *