NASARAWA: Wasu yan fashi sun gamu da ajalin su …

HAUWA SANI.

Wasu mutane huɗu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne sun mutu a sakamakon hatsarin mota a Jihar Nasarawa.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar SP Nansel Rahman, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya sa wa hanu kuma ya raba wa manema labarai, inda yace lamarin ya auku ne lokacin da ‘yan fashin ke ƙoƙarin tserewa jami’an.


Comments

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *