DUBAN WATA: Meke faruwa a Saudi da gida Nigeria ?

Hassan Turaki.

Shirye shiryen duba jinjirin wata na cigaba da kankama a kasar Saudiyya.

Hukumomi sun ce akwai gajimare a wasu yankuna kamar Makka, Madina da sauransu.

Idan ALLAH ya kai mu karfe 6:00 na yamma za’a fitar da sanarwar karshe kan fara azumin bana ko akasin haka a kasar Saudiyya.

Tuni shiri yayi Nisa a nan gida Nigeria tare da shirin karbar umarnin mai alfarma Sarkin Musulmai.


Comments

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *