SOJA: Bayan matsin lamba yan bindiga sunyi saranda …

Hassan Turaki.

Wasu riƙaƙƙun ’yan bindiga da su ka addabi yankunan Batsari da Safana da Jibiya da ke Jihar Katsina suka ajiye makamai a dalilin matsin lambar sojoji.

Waɗanda suka miƙa wuyan sun haɗa da Abu Radda, da Umar Black, da Abdullahi Lankai, da Jijjige, da kuma Dabar Musa Ɗan Gandu.

A kwanakin nan dai kowa yasan yadda sojoji ke dagargazar yan ta’adda a wasu daga cikin sassan najeriya.


Comments

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *